Kilimanjaro (gidan cin abinci)
Appearance
| Bayanai | |
|---|---|
| Iri | ginin daji |
| Masana'anta | gidan abinci |
| Aiki | |
| Kayayyaki |
fast food (en) |
| Mulki | |
| Hedkwata | Lagos, da Port Harcourt |
| Tarihi | |
| Ƙirƙira | 2004 |
|
| |
Kilimanjaro wuri ne ko gidan cin abinci a Najeriya wanda aka buɗe a shekarar 2004 kuma hedkwatar gidan abincin na a birnin Fatakwal. Gidan cin abinci na ɗaya daga cikin masu bunƙasa dan-da nan a Najeriya. A yau kamfanin na da gidajen abinci mallakinsa sama da 51 a faɗin Najeriya, ciki har da babban birnin tarayyar ƙasar Abuja, birninLegas, da sauran sassan wasu jihohin ƙasar.[1][2]
Kilimanjaro mallakar gidan abinci ne na Sundry Foods, kuma suna aiki a sashin ayyuka na ayyukan gaggawa QSR-(Quick Service Restaurant).[3] [4]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Milena Veselinovic (December 11, 2015). "How Africa is giving fast food a new spin". CNN. Retrieved December 22, 2016.
- ↑ "KFC Follows Nigerian Fast Food Pioneer in African Growth". Bloomberg. Retrieved 27 March 2014.
- ↑ "Sundry Foods Opens 3rd Kilimanjaro Restaurant in Kaduna". This day newspaper.
- ↑ "Sundry Foods opens 5 new outlets in Lagos, Abuja, P'Harcourt". The sun newspaper. Retrieved 20 April 2022.