Jump to content

Kofar fada girls firamari

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Makarantar kofar fada ma karantace ta firamari ta Mata da take acikin garin malumfashi karkashin bangaren karamar Hukumar malumfashi.

A tsakiyar unguwar Malumfashi A jihar Katsina a Najeriya, makarantar firamare ta ‘yan mata ta Kofar Fada ta yi fice a matsayin wata cibiya mai zaman kanta da ta himmatu wajen samar da ilimin boko a matakin firamare. Makarantar Firamare wadda take a cikin al’ummar karamar hukumar Malumfashi, an karramata ne bisa jajircewarta na bayar da ilimi ga al’umma da kewaye.inda ake Mata take sakamakon kwararun malamai da ke gareta[1]

Yanayin wuri

[gyara sashe | gyara masomin]

Makarantar tana Cikin kwaryar garin malumfashi Wanda yakeda fadin kasa 158,388km² da Kuma yanayin zafi ko samyi da yakai 35C,[2]

Makarantar kofar fada yasamu sahalewa da Kuma gurbin Zama Daga gwamnatin katsina ta Hanyar Dan majalisa Mai ci har yanzu aminu Ibrahim sa'adu

  1. https://myspotfinder.com/schools/kofar-fada-girls-day-primary-school-malumfashi/[permanent dead link]
  2. Post Offices- with map of LGA". NIPOST. Archived from the original on 2012-11-26. Retrieved 2009-10-20.