Jump to content

Kofin Jamhuriyar Sahrawi

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Kofin Jamhuriyar Sahrawi (Larabci كأس الجمهورية الصحراوية) ita ce gasa ta farko ta hukumar ƙwallon ƙafa ta Sahrawi . Jamhuriyar Demokradiyyar Larabawa Sahrawi ce ta shirya shi. An kafa gasar ne a shekara ta alif 2016 kuma ana gudanar da ita kowace shekara a birnin Tindouf na kasar Aljeriya, inda gwamnatin gudun hijira ta Polisario Front ta kasance. Ƙungiyoyin da ke halartar gasar yawanci kulake ne a sansanonin 'yan gudun hijira na Sahrawi .

Kulob Nasara Nasara shekaru
Ittihad El Aaiun 2 2017, 2021
Fariq Dakhla 1 2016
Wifaq Bir Lehlou 2018
Chahid Mahfuud El Welad Smara 2019