Jump to content

Kudakwashe Basopo

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Kudakwashe Basopo
Rayuwa
Haihuwa Harare, 18 ga Yuli, 1990 (34 shekaru)
ƙasa Zimbabwe
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka
Nauyi 64 kg
Tsayi 162 cm

Kudakwashe Basopo (an haife ta a ranar 18 ga watan Yuli 1990) 'yar wasan ƙwallon ƙafa ce na ƙungiyar ta Zimbabwe. Ita mamba ce a kungiyar kwallon kafar mata ta ƙasar Zimbabwe

Ta wakilci al'ummarta a gasar kwallon kafa a gasar Olympics ta bazara ta 2016.[1]

Ta ci wa ƙasar kwallo ta farko a tarihin gasar Olympic da Jamus a ranar 3 ga watan Agusta. A karawar da suka yi da Jamus Rutendo Makore ne ta farke kwallon da ta baiwa golan Jamus Almuth Schult mamaki. An tashi wasan ne dai Basopo ta zura kwallo a ragar Zimbabwe inda aka tashi 6-1.[1]

  1. 1.0 1.1 Behringer, Germany cruise past Zimbabwe in women’s soccer opener, Nicholas Mendola, 3 August 2016, NBC sports, Retrieved 5 August 2016