Lazarus Ogbee
Appearance
11 ga Yuni, 2019 - 9 Satumba 2019 District: Ezza South/Ikwo
| |||||
| Rayuwa | |||||
| ƙasa | Najeriya | ||||
| Sana'a | |||||
| Sana'a | ɗan siyasa | ||||
Lazarus Ogbee ɗan siyasan Najeriya ne. Ya taba zama mamba mai wakiltar mazabar tarayya ta Ikwo/Ezza ta kudu a majalisar wakilai. Ya fito daga jihar Delta. An zabe shi a matsayin dan majalisar wakilai a zaben 2015 a karkashin jam’iyyar PDP.[1] Ya sauya sheka zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC).[2][3]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Citizen Science Nigeria". citizensciencenigeria.org. Retrieved 2025-01-08
- ↑ "Ex PDP Senatorial Candidate, Hon. Lazarus Ogbee, Defects To APC In Ebonyi State - InfoStride News". 2024-03-26. Retrieved 2025-01-08.
- ↑ Nwankwo, Casmir (2024-03-26). "Ex-PDP senatorial candidate, Ogbee defects to APC in Ebonyi". Daily Post Nigeria. Retrieved 2025-01-08