Livinus Makwe
Appearance
11 ga Yuni, 2019 - | |||
| Rayuwa | |||
| Haihuwa | 1962 (63/64 shekaru) | ||
| ƙasa | Najeriya | ||
| Sana'a | |||
| Sana'a | ɗan siyasa | ||
Livinus Makwe (an haife shi a shekara ta 1962) ɗan siyasan Najeriya ne. Ya kasance memba mai wakiltar mazabar tarayya ta Ivo/Ohaozara/Onicha a majalisar wakilai.[1]
Sana'ar siyasa
[gyara sashe | gyara masomin]A 2019, an zabe shi mamba mai wakiltar Ivo/Ohaozara/Onicha Federal Constituency. Ya shawarci dalibai da su nisanci haramtattun kwayoyi a yayin kaddamar da guraben karatu sama da 15 a mazabarsa.[2] A shekarar 2023, ya fice daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP).[3][4]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Citizen Science Nigeria". citizensciencenigeria.org. Retrieved 2024-12-27
- ↑ Egbo, Grace (2022-01-06). "Lawmaker cautions students against consumption of illicit drugs". Tribune Online. Retrieved 2024-12-27
- ↑ Egwu-Agha, Amarachukwu (2023-10-30). "Ebonyi: Ogba, Makwe, Ajah, others resign from PDP, LP". Blueprint Newspapers Limited. Retrieved 2024-12-27.
- ↑ danivert (2023-11-04). "Makwe, six LG chairmen's resignation from PDP nothing to us - Chieftain". The Sun Nigeria. Retrieved 2024-12-27