Jump to content

Ma'aikatar Canjin Yanayi da Muhalli

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ma'aikatar Canjin Yanayi da Muhalli
Bayanai
Iri government agency (en) Fassara da ministry (en) Fassara
Ƙasa Taraiyar larabawa
moccae.gov.ae…

 

Ma'aikatar Canjin Yanayi da Muhalli (Arabic) ma'aikata ne na gwamnatin tarayya a Hadaddiyar Daular Larabawa wanda ke da alhakin tsara kariya da kiyaye muhalli a kasar.[1]

An kafa ma'aikatar ne a ranar 9 ga watan Fabrairu 2006, a cikin majalisa ta farko da Sheikh Mohammed bin Rashid Al Maktoum ya kafa bayan mutuwar ɗan'uwansa, Sheikh Maktoum bin Rashid Al Maktoum . [2]

  1. "UAE Ministry of Climate and Environment - APCO Worldwide". apcoworldwide.com (in Turanci). Retrieved 2023-06-17.
  2. "New Cabinet sworn in (1st and last add)". wam. 2006-11-02. Retrieved 2023-07-25.