Majalisar Jama'ar Arewa
Appearance
| Bayanai | |
|---|---|
| Iri | jam'iyyar siyasa |
| Ƙasa | Najeriya |
| Mulki | |
| Hedkwata | Jihar Kaduna |
| Tarihi | |
| Ƙirƙira | 1949 |
| Wanda ya samar |
Ahmadu Bello (mul) |
Jam’iyyar Arewa People’s Congress (NPC) jam’iyyar siyasa ce a Nijeriya. An kafa jam'iyyar a watan Yunin shekarar 1943,ta yi gagarumin tasiri a yankin Arewa tun daga shekarun 1950 har zuwa juyin mulkin soja a shekara ta 1966. Ita ce a da Ƙungiyar al'adu da aka fi sani da Jamiyar Mutanen Arewa. Bayan yakin basasar Najeriya na shekarar 1967, NPC daga baya ta zama karamar jam'iyya.
Sanannen membobi
[gyara sashe | gyara masomin]- Sir Ahmadu Bello, party leader, the Sardauna of Sokoto, Premier of the Northern Region.
- Sir Alhaji Abubakar Tafawa Balewa, was the deputy leader of the party and Prime Minister of Nigeria.
- Makaman Bida, leader of the National Party of Nigeria in 1978.
- S. A. Ajayi, Kwara state chairman of NPC, a former parliamentary Secretary to Sardauna of Sokoto.
- Muhammadu Ribadu.
- Maitama Sule.
- Ibrahim Imam.
- Sir Shettima Kashim.
- Ado Bayero.
- Musa Yar'Adua.
- Waziri Ibrahim.
- Aminu Dantata.
- Shehu Shagari.
- Shettima Ali Monguno.