Makkah
![]() | ||||
---|---|---|---|---|
مكة المكرمة (ar) | ||||
![]() | ||||
| ||||
Wuri | ||||
| ||||
Ƴantacciyar ƙasa | Saudi Arebiya | |||
Province of Saudi Arabia (en) ![]() | yankin Makka | |||
Babban birnin |
Kingdom of Hejaz (en) ![]() Kingdom of Nejd and Hejaz (en) ![]() yankin Makka (1932–) The Holy Capital Governorate (en) ![]() | |||
Yawan mutane | ||||
Faɗi | 1,675,368 (2010) | |||
• Yawan mutane | 2,204.43 mazaunan/km² | |||
Labarin ƙasa | ||||
Yawan fili | 760 km² | |||
Altitude (en) ![]() | 277 m | |||
Bayanan tarihi | ||||
Muhimman sha'ani | ||||
Tsarin Siyasa | ||||
• Shugaban gwamnati |
Khalid bin Faisal Al Saud (en) ![]() | |||
Bayanan Tuntuɓa | ||||
Kasancewa a yanki na lokaci |
UTC+03:00 (en) ![]() | |||
Tsarin lamba ta kiran tarho | 1 | |||
Wasu abun | ||||
| ||||
Yanar gizo | holymakkah.gov.sa |
Birnin Makkah gari ne mai tarihi, birnin ya kasance a nahiyar Asiya wato a cikin tsibirin Saudiya a tarayyar Larabawa. Wannan gari na Makkah shi ne birni mafi girma da shahara a duk faɗin nahiyar Asiya birni ne wanda Allah ya yi masa albarka tun da shi ne birnin fiyayyen halitta Annabi Muhammad (s.a.w). Albarkatun kasa Garin Makkah Allah ya azurtashi da yawan bishiyoyin Dabino da Inibi, lallai birnin kayataccen birni ne wanda har ya wuce a iya misaltawa da sauran wurare, haka zalika ta bangaren albarkatun kasa, Allah ya horewa birnin arzikin man fetur da kuma gwala-gwalai da sauran ma'adanai, daban-daban.
Birnin Makkah shi ne birnin manzon Allah na farko, a garin aka haifeshi a nan kuma ya yi girma tun gabanin a bashi Annabta daga baya ne ya koma [[Madinah],kafinnan sunan Makkah ko kuma kace Bakkah asalin sunan wani mutum ne daya fara zama a garin sai ake kira da suna Bakkah. Larabawa na mahimmanci a nahiyar gabas ta tsakiya saboda albarkar Ɗakin Ka'aba da yake a wurin.
Tarihi[gyara sashe | Gyara masomin]
Tufafi[gyara sashe | Gyara masomin]
Mulki[gyara sashe | Gyara masomin]
Addini[gyara sashe | Gyara masomin]
Qur'ani[gyara sashe | Gyara masomin]
Masallatai[gyara sashe | Gyara masomin]