Makkah
![]() | ||||
---|---|---|---|---|
مكة المكرمة (ar) | ||||
![]() | ||||
| ||||
Wuri | ||||
| ||||
Ƴantacciyar ƙasa | Saudi Arebiya | |||
Province of Saudi Arabia (en) ![]() | yankin Makka | |||
Babban birnin |
Kingdom of Hejaz (en) ![]() Kingdom of Nejd and Hejaz (en) ![]() yankin Makka (1932–) The Holy Capital Governorate (en) ![]() | |||
Yawan mutane | ||||
Faɗi | 1,675,368 (2010) | |||
• Yawan mutane | 2,204.43 mazaunan/km² | |||
Labarin ƙasa | ||||
Yawan fili | 760 km² | |||
Altitude (en) ![]() | 277 m | |||
Bayanan tarihi | ||||
Muhimman sha'ani | ||||
Tsarin Siyasa | ||||
• Shugaban gwamnati |
Khalid bin Faisal Al Saud (en) ![]() | |||
Bayanan Tuntuɓa | ||||
Kasancewa a yanki na lokaci |
UTC+03:00 (en) ![]() | |||
Tsarin lamba ta kiran tarho | 1 | |||
Wasu abun | ||||
| ||||
Yanar gizo | holymakkah.gov.sa |
Birnin Makkah gari ne mai tarihi, birnin ya kasance a cikin nahiyar Asiya wato a cikin tsibirin Saudiya a Tarayyar Larabawa. Wannan gari na Makkah shi ne birni mafi girma da shahara a duk faɗin nahiyar Asiya. Birni ne wanda Allah ya yi masa albarka tun da shi ne birnin fiyayyen halitta Annabi Muhammad (S.A.W).↵Albarkatun kasa Allah Ya azurta garin Makkah da yawan bishiyoyin Dabino da Inibi. Lallai birnin ƙayataccen birni ne wanda har ya wuce a iya misaltawa da sauran wurare. Haka zalika, ta ɓangaren albarkatun ƙasa, Allah ya hore wa birnin arziƙin man fetur da kuma gwala-gwalai da sauran ma'adanai, daban-daban.
Birnin Makkah shi ne birnin manzon Allah na farko, a garin ne aka haife shi. A nan kuma ya girma tun gabanin a ba shi Annabta. Daga baya ne ya koma garin[Madinah]. Sunan Makkah ko kuma ka ce Bakkah ya samo asali ne daga sunan wani mutun daya fara zama a garin mai suna Bakkah. Larabawa na da mahimmanci a nahiyar gabas ta tsakiya saboda albarkar Ɗakin Ka'aba da yake a wurin.
Tarihi[gyara sashe | gyara masomin]
Tufafi[gyara sashe | gyara masomin]
Mulki[gyara sashe | gyara masomin]
Addini[gyara sashe | gyara masomin]
Qur'ani[gyara sashe | gyara masomin]
Masallatai[gyara sashe | gyara masomin]