Jump to content

Makki Abubakar Yalleman

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Makki Abubakar Yalleman
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

11 ga Yuni, 2019 -
District: Mallam Madori/Kaugama
Rayuwa
Haihuwa 22 Mayu 1969 (57 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Dokta Makki Abubakar Yalleman ɗan siyasan Najeriya ne. A halin yanzu memba ne wanda ke wakiltar Mallam Madori / Kaugama Tarayya a Majalisar Wakilai. An haife shi a ranar 22 ga Mayu 1969, ya fito ne daga garin Yalleman, karamar hukumar Kaugama ta Jihar Jigawa kuma yana da digiri na farko. An fara zabarsa a cikin Majalisar a shekarar 2019, kuma an sake zabarsa ne a shekarar 2023 don wa'adi na biyu a karkashin All Progressives Congress (APC).[1][2][3]

  1. "10th National Assembly Members - Voter - Validating the Office of the Electorate on Representation". orderpaper.ng. Retrieved 2025-01-06.[permanent dead link]
  2. "Citizen Science Nigeria". citizensciencenigeria.org (in Turanci). Retrieved 2025-01-06.
  3. "National Assembly | Federal Republic of Nigeria". nass.gov.ng. Retrieved 2025-01-06.