Jump to content

Malam Aliyu Aƙilu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Malam Aliyu Aƙilu

Malam Aliyu Akilu fitaccen mawakin Hausa ne kuma malamin addinin musulunci daga Najeriya.

Farkon Rayuwa da Ilimi

[gyara sashe | gyara masomin]

An haifi Akilu a shekarar 1918 a garin Jega dake jihar Kebbi. Ya sadaukar da rayuwarsa ga ilimi, wakoki, da siyasa.[1]

Akilu fitaccen mawaki ne, yana da wakoki sama da 700 ga sunansa. Waƙarsa tana nuna yanayin shigarsa, kishin ƙasa, da al'adunsa.[1][2]

Fitattun ayyukan da Akilu ya yi sun hada da wakoki kan jigogi daban-daban, wadanda ke nuna kwarewarsa kan harshen Hausa da al’adun Hausawa.

Ana kallon Akilu daya daga cikin fitattun mawakan Hausa na karni na 20, wanda ya bar tasiri mai dorewa ga adabin Hausa.

  1. 1.0 1.1 Malam Aliyu Akilu: A Hausa Poet and Islamic Scholar
  2. The Poetry of Malam Aliyu Akilu