Jump to content

Mamadou Bamba Ndiaye

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Mamadou Bamba Ndiaye
Haihuwa 4 ga watan afrilun, shekarar 1945
Dakar, Kasar Senegal
Mutuwa 3 ga watan Yulin ,shekarar 2020 ( shekaru 71)
Dan kasan Senegal
Aiki

Dan siyasa

Dan jarida

 

Mamado Bamba Ndiaye (an haifi Shi me 4 ga watan Afrilu 1949 - 3 ga watan Yulin 2020) Dan jaridar Senegal ne, masanin ilimin Islama, kuma ɗan siyasa. [1] Ya yi aiki a matsayin Ministan Harkokin Kula da Addini a karkashin shugabancin Abdoulaye Wade daga shekarar 2000 zuwa shekarar 2012. Ya goyi bayan Malick Gakou a matsayin shugaban Parti Grand a shekarar 2012, da kuma Macky Sall na Shugaban Senegal a shekarar 2019. Ndiaye ya kuma kasance darektan jaridar yau da kullun me Suna Le Messager . [2]

Ndiaye ya mutu ne a ranar 3 ga Yulin, shekarar 2020, a Dakar, yana da shekaru 71 sanadiyar COVID-19 . [3][4]

  1. "Le palu emporte Mamadou Bamba Ndiaye, 71 ans, ex-ministre des Affaires religieuses de Wade". Tract (in French). 4 July 2020.CS1 maint: unrecognized language (link)
  2. "Décès de l'ex-ministre des Affaires religieuses : Le dernier prêche de Bamba Ndiaye". Le Quotidien (in French). 4 July 2020.CS1 maint: unrecognized language (link)
  3. "Sénégal. Covid-19: Décès de l'ancien ministre Bamba Ndiaye qui a débuté sa carrière au Maroc".
  4. "Qui était Bamba Ndiaye ?". iGFM (in French). 4 July 2020.CS1 maint: unrecognized language (link)