Marie-Christine Koundja
Marie-Christine Koundja | |
---|---|
Rayuwa | |
Haihuwa | Iriba (en) , 30 ga Maris, 1957 (66 shekaru) |
ƙasa | Cadi |
Karatu | |
Makaranta | Université de N'Djaména (en) |
Harsuna |
Larabci Faransanci |
Sana'a | |
Sana'a | ɗan siyasa, Mai wanzar da zaman lafiya, Marubuci da marubuci |
Marie-Christine Koundja An haife ta a ranar 30 ga watan Maris na shekarar 1957 marubuciya ce kuma 'yar asalin kasar Chadi, wacce ta yi aiki a sassa daban-daban, ma'aikatu da ofisoshin jakadancin kasarta. Ita ce mace marubuciya 'yar Chadi ta farko da ta fara buga littafi, ta rubuta littattafai biyu: 1. Al-Istifakh, ou, L'idylle de mes amis (2001) da 2.Kam-Ndjaha, la dévoreuse hekararar(2009).
Karatu da Aiki[gyara sashe | gyara masomin]
An haifi Koundja a garin Iriba da ke gabashin Chadi a shekarar 1957. Bayan makarantar sakandare, ta yi karatun lauya na tsawon shekara guda a Jami'ar N'Djamena, ta kuma katse karatun ta don shiga makarantar sakateriya a Yaoundé, Kamaru . Ta yi aiki da wasu hukumomin kasar Chadi a Kamaru, ciki har da ma’aikatan gwamnati, daga baya kuma aka nada ta ministar harkokin waje a ofishin jakadancin Chadi.
Iyali[gyara sashe | gyara masomin]
Rubuce-rubuce[gyara sashe | gyara masomin]
- Al-Istifakh ou l'idylle de mes amis ("Al-Istifakh, or the Romance of my Friends"), Yaoundé: Editions Clé, 2001 (146pp.). 08033994793.ABA. Preface by Pascal Charlemagne Messanga Nyamding.
- Kam-Ndjaha, la dévoreuse, Paris: Éditions Menaibuc, 2009. 08033994793.ABAISBN 9782353490820
Manazarta [gyara sashe | gyara masomin]
- Aline Taroum, "Christine Koundja: premierere femme tchadienne écrivain, auteure du roman 'Al Istifakh ou I'Idylle de mes amis'", Amina 417 (Janairu 2005), p. 48.
Shafukan waje[gyara sashe | gyara masomin]
Aline Taroum, "Christine Koundja: première femme tchadienne écrivain, auteure du roman 'Al Istifakh ou I'Idylle de mes amis'", Amina 417 (January 2005), p. 48