Jump to content

Mata Marubutan Zimbabwe

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Mata Marubutan Zimbabwe
Bayanai
Iri association (en) Fassara
Ƙasa Zimbabwe
Harshen amfani Turanci
Tarihi
Ƙirƙira 1990
openlibrary.org…

Marubuta Mata na Zimbabwe ( ZWW ) kungiya ce ta marubuta mata zalla, da aka kafa a shekarar ta 1990 a ƙasar Zimbabwe. Ita ce "kungiyar mata ta farko a kasar Zimbabwe haka zalika ta farko a Kudancin Afirka don magance matsalar rashin daidaito tsakanin jinsi ta hanyar rubutu da bugawa ko wallafawa".[1]

An kafa kungiyar don amsa buƙatun da aka bayyana a taron bitar marubuta na 1990, ZWW , har wayau kungiyar na da rassa fiye da casa'in a faɗin ƙasar Zimbabwe a alƙaluma ƙididdigar farkon karni.[2] A cikin shekaru goma na farko daga sadda aka assasa ƙungiyar, ta buga littattafai sama da ɗari biyu na mata, cikin yaruka ko harshen Turanci, Shona da Ndebele.[3] A shekarar 1990 wasu tsirarun marubuta mata ne suka kafa kungiyar ; Marubutan Mata na Zimbabwe (ZWW) don inganta rubuce-rubucen mata a ƙasar. Kawo yanzu, ƙungiyar tana da mambobi 600 da rassa 56 a yankunan karkara da birane a fadin ƙasar.[4]

Wallafe-wallafe

[gyara sashe | gyara masomin]
  • Kitson, Norma, Anthology of Zimbabwe Women Writers. Zimbabwe: ZWW, 1994. With a foreword by David Karimanzira.
  • Selections: English Poetry and Short Stories. Harare: ZWW, 1997, repr. 2001.
  • Inkondlo [Selections]. Harare: ZWW, 1998. (A Ndebele anthology.)[5]
  • Nhetembo [Selections]. Harare: ZWW, 1990. (A Shona anthology.)
  • Women of Resilience: The voices of women ex-combatants. Harare: Zimbabwe Women Writers, 2000.
  • A Tragedy of Lives. Harare: Zimbabwe Women Writers, 2003.
  1. Tando, Mary O. (2007). "Zimbabwe Women Writers, 1990–2004". In Lydia Alpízar Durán; Noël D. Payne; Anahi Russo (eds.). Building Feminist Movements and Organizations: Global Perspectives. Zed Books. pp. 131–. ISBN 978-1-84277-850-0.
  2. Cheris Kramarae; Dale Spender (2004). Routledge International Encyclopedia of Women: Global Women's Issues and Knowledge. Routledge. p. 1709. ISBN 978-1-135-96315-6.
  3. Kathleen E. Sheldon (2005). "Zimbabwe Women Writers". Historical Dictionary of Women in Sub-Saharan Africa. Scarecrow Press. p. 275. ISBN 978-0-8108-5331-7.
  4. "ZIMBABWE: Women of Zimbabwe tell Their Stories". PeaceWomen (in Turanci). 2015-02-03. Archived from the original on 2021-11-08. Retrieved 2021-11-08.
  5. Zimbabwe Women Writers (1998). Selections Inkondlo. Harare: Zimbabwe Women Writers. pp. 28–30, 37, 48–50.

Hanyoyin haɗi na waje

[gyara sashe | gyara masomin]