Jump to content

Michael Ijezie

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Michael Ijezie
Rayuwa
Haihuwa Najeriya, 6 Satumba 1987 (38 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
University of Malaya F.C. (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka

Michael ijezie (An haife shi ranar 6 ga watan Satumba, 1987) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Najeriya wanda ya buga ɓangare mai buga gaba a ƙungiyar ƙwallon kafa ta Kuching City a matsayin taka ledarsa na karshe.[1][2][3]

  1. "Ijezie idam penjaring terbanyak Piala Cabaran". Berita Harian. 7 August 2018.
  2. "Kelonggaran jentera tengah, serangan buat UKM berputih mata". Stadium Astro. 21 June 2018.
  3. "Perak falter in Larkin, JDT lead Super League". Malay Mail. 3 June 2018.

Hanyoyin hadi na waje

[gyara sashe | gyara masomin]