Jump to content

Mirwa Ahmed Lawan

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Mirwa Ahmed Lawan
Rayuwa
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Mirwa Ahmed Lawan ɗan siyasan Najeriya ne wanda ya zama kakakin majalisar dokokin jihar Yobe, mai wakiltar mazaɓar Nguru II. Ya kasance ɗan majalisar tun a shekarar 2003, inda aka zaɓe shi a karon farko a ƙarƙashin inuwar jam’iyyar All Nigeria Peoples Party (ANPP). Musa Lawan Majakura ne ya gaje shi a shekarar 2023. [1] [2] [3] [4]

  1. Nwaokolo, Sandra (2023-03-19). "BREAKING: 35 year-old Lawan Musa ends Yobe Speaker's 6th term ambition". Tribune Online (in Turanci). Retrieved 2025-01-08.
  2. Usman, Shehu (2023-03-19). "Yobe speaker, Mirwa loses re-election bid to PDP". Daily Post Nigeria (in Turanci). Retrieved 2025-01-08.
  3. Oluwafemi, Ayodele (2023-03-19). "Yobe speaker loses seat to 32-year-old -- after 20 years in state assembly". TheCable (in Turanci). Retrieved 2025-01-08.
  4. "35-year-old ends Yobe Speaker's 6th term ambition - Daily Trust". Daily Trust (in Turanci). 2023-03-19. Retrieved 2025-01-08.