Mohamed Zaree
| Mohammed zaree | |
|---|---|
| Haihuwa | 13, watan ogustan,1980 ( shekaru 45) |
| Dan kasan | Kasar Masar |
| Matakin ilimi | Jami'ar Cairo |
| Aiki | Mai Shari'a |
Mohamed Zaree (an haife shi a ranar 13 ga watan Agustan shekarar 1980) ɗan gwagwarmayar ne na kare hakkin dan adam ne a Masar. Shi ne darektan kasar Masar na Cibiyar Nazarin ''Yancin ɗan adam ta Alkahira wato (CIHRS) [1] sanan kuma shugaban kungiyar kare 'yancin Dan Adam na Masar masu zaman kansu. [2] Ya yafito a me karbar lambar yabo ta Martin Ennals na shekarar 2017 don masu kare haƙƙin ɗan adam . [3] Wanda gwamnatin Masar ba ta ba shi izinin karɓar kyautarsa kuma a halin yanzu gwamnatin Masar ta hana shi barin ƙasar.[4][5]
Zaree ya halarci Jami'ar Alkahira, inda ya sami digirinsa na farko daga Faculty of Law a shekarar 2002 da kuma difloma na digiri a cikin Civil Society da Human Rights a shekarar 2004. [2] Ya shiga kungiyar CIHRS a watan Yulin shekarar 2011.[2] Yana da 'ya'ya mata biyu.[5]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Aboulenein, Ahmed. "Activist dedicates rights award to 'tortured, imprisoned' Egyptians". Reuters. Retrieved 11 February 2018.
- ↑ 2.0 2.1 2.2 "Biography of Mohamed Zaree" (PDF). International Commission of Jurists. Retrieved 11 February 2018. Cite error: Invalid
<ref>tag; name "ICJ" defined multiple times with different content - ↑ "2017 Martin Ennals Award for Human Rights Defenders goes to Mohamed Zaree". Martin Ennals Award. Retrieved 11 February 2018.
- ↑ "Egyptian activist banned from collecting human rights award". Middle East Eye (in Turanci). Retrieved 2024-09-12.
- ↑ 5.0 5.1 Islam, Salma. "Meet the winner of the 'Nobel for human rights' that Egypt doesn't want you to know about". PRI. Retrieved 11 February 2018. Cite error: Invalid
<ref>tag; name "PRI" defined multiple times with different content