Mohammed Abubakar (Dan siyasa)
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| Haihuwa | 1986 (39/40 shekaru) |
| Sana'a | |
Mohammed Abubakar, dan siyasa daga jihar Kano a Najeriya, ya wakilci mazabar Tarauni a majalisar wakilai ta kasa a matsayin dan majalisar wakilai. An zabe shi a karkashin tutar jam’iyyar All Nigeria Peoples Party (ANPP) kuma ya yi aiki daga 2003 zuwa 2007.[1][2]
Rayuwa da aikin siyasa
[gyara sashe | gyara masomin]An haifi Mohammed Abubakar a watan Yuli 1986 a jihar Kano a Najeriya, kuma ya halarci kwalejin Rumfa da ke Kano. Ya yi aiki a matsayin dan majalisar dokokin Najeriya, mai wakiltar majalisar wakilai daga 2003 zuwa 2007.[2]