Mohammed Buba Marwa
![]() | |||||
---|---|---|---|---|---|
1996 - 1999 ← Olagunsoye Oyinlola - Bola Ahmad Tinubu →
ga Yuni, 1990 - ga Janairu, 1992 ← Mohammed Maina - Maina Maaji Lawan → | |||||
Rayuwa | |||||
Haihuwa | Kaduna, 9 Satumba 1953 (69 shekaru) | ||||
ƙasa | Najeriya | ||||
Ƙabila | Hausawa | ||||
Harshen uwa | Hausa | ||||
Karatu | |||||
Makaranta |
John F. Kennedy School of Government (en) ![]() University of Pittsburgh (en) ![]() | ||||
Harsuna |
Turanci Hausa Pidgin na Najeriya | ||||
Sana'a | |||||
Sana'a | ɗan siyasa |
Mohammed Buba Marwa (An haife shi a ranar tara ga watan septamba shekara ta alif Dari Tara da hamsin da uku 1953.) Soja ne kuma ɗan siyasar Najeriya.
Aiki[gyara sashe | gyara masomin]
Yayi gwamna (a lokacin mulkin soji ƙarƙashin shugaba Ibrahim Babangida da Sani Abacha) jihar Borno, da jihar Lagos[1] daga Agusta a shekarar 1996 zuwa Mayu a shekarar 1998 (bayan Olagunsoye Oyinlola - kafin Bola Tinubu). Kuma Buba Marwa shine shugaban Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa (NDLEA) ta Tarayyar Najeriya wanda shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya naɗa shi, Ranar sha bakwai ga watan Janairun shekara 2021.
Siyasa[gyara sashe | gyara masomin]
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ . Tarihin rayuwarsa Archived 2017-07-03 at the Wayback Machine (Turanci).