Jump to content

Mohammed Garba Gololo

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Mohammed Garba Gololo
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

11 ga Yuni, 2019 - 1 Nuwamba, 2019
District: Gamawa
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

6 ga Yuni, 2015 -
Rayuwa
Haihuwa 1975 (49/50 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa All Progressives Congress

Mohammed Garba Gololo ɗan siyasan Najeriya ne. Ya taba zama mamba mai wakiltar mazabar tarayya ta Gamawa a majalisar wakilai. An haife shi a shekarar 1975, dan asalin jihar Bauchi ne. An fara zabe shi a majalisar wakilai a zaben 2015. An sake zabe shi a 2019 a karo na biyu a karkashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC).[1][2]

  1. Citizen Science Nigeria". citizensciencenigeria.org. Retrieved 2025-01-08
  2. National Assembly | Federal Republic of Nigeria". nass.gov.ng. Retrieved 2025-01-08.