Jump to content

Mohammed Omar Bio

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Mohammed Omar Bio
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

11 ga Yuni, 2019 -
District: Baruten/Kaiama
Rayuwa
Haihuwa 25 ga Yuni, 1964 (61 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Mohammed Omar Bio ɗan siyasan Najeriya ne. A halin yanzu yana aiki a matsayin mamba mai wakiltar Baruten/Kaiama tarayya a majalisar wakilai. An haife shi a ranar 2 ga watan Yuni 1964, ya fito daga jihar Kwara. An fara zabe shi a matsayin dan majalisar wakilai a zaben 2019, kuma ya sake zabe a 2023 a karkashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC).[1][2][3]


  1. "10th National Assembly Members - Voter - Validating the Office of the Electorate on Representation". orderpaper.ng. Retrieved 2025-01-08.
  2. "National Assembly | Federal Republic of Nigeria". nass.gov.ng. Retrieved 2025-01-08.
  3. "Citizen Science Nigeria". citizensciencenigeria.org (in Turanci). Retrieved 2025-01-08.