Jump to content

Muhammad Adamu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Muhammad Adamu
Rayuwa
Sana'a

Muhammad Adamu ɗan siyasan Najeriya ne kuma ɗan majalisa. A halin yanzu yana zama dan majalisar dokokin jihar Jigawa mai wakiltar mazabar Kafin Hausa a majalisar.[1] Adamu Babban Bare ne ya gabace shi[3].

  1. "APC candidate, Muhammad Adamu, wins Jigawa by-election -". The NEWS. 2021-03-07. Retrieved 2025-03-15