Jump to content

Muhammad zaiyan-Umar

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Muhammad zaiyan-Umar
Dan kasan Najeriya
Aiki Mallami, Mataimakin shugaban Jami'ar birnin kebbi

 

Muhammad Zaiyan-Umar ya kasancefarfesa ne a fannin Kimiyya na Siyasa a Jami'ar Usman Danfodio dake sokoto kuma Mataimakin Shugaban Jami'ar Tarayya ta Birnin Kebbi wanda ya maye gurbin Bello Bala Shehu bayan shekaru 5 a ofishi.[1][2] Ya kasance tsohon Mataimakin Shugaban Jami'ar Jihar Sokoto kafin a nada shi a matsayin Mataimakin Babban Jami'ar Birnin Kebbi ta majalisar da ke kula da makarantar a shekarar 2022.

Haɗin waje

[gyara sashe | gyara masomin]

Shafin Ma'aikatan Zaiyan-Umar a kan UDUS

Inda Aka Samu Bayanan da aka ambata

[gyara sashe | gyara masomin]
  1. Report, Agency (2022-11-25). "Kebbi varsity gets new VC, Zaiyan-Umar". Punch Newspapers (in Turanci). Retrieved 2024-11-22.
  2. David (2022-11-24). "FUBK announces Prof Zaiyan Umar as new VC". The Sun Nigeria (in Turanci). Retrieved 2024-11-22.