Murtala Isah Kankara
Appearance
11 ga Yuni, 2019 - District: Faskari/Kankar/Sabuwa | |||
| Rayuwa | |||
| ƙasa | Najeriya | ||
| Sana'a | |||
| Sana'a | ɗan siyasa | ||
Murtala Isah Kankara ɗan siyasan Najeriya ne. Ya taba zama mamba mai wakiltar mazabar Faskari/Kankara/Sabuwa a majalisar wakilai. Ya fito daga jihar Katsina. An fara zabe shi a majalisar wakilai a zaben 2011, aka sake zabe shi a 2015, sannan a 2019 a karkashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC).[1] Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasararsa bayan dage kalubalen shari’a.[2] A matsayin wani nau'i na karfafawa, ya ba da shawarar horar da matasa 1000 sana'a a mazabarsa.[3]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Citizen Science Nigeria". citizensciencenigeria.org. Retrieved 2025-01-07
- ↑ Katsina, Augustine Okezie (2024-08-31). "Appeal Court declares Tafoki winner of Faskari/Kankara/Sabuwa federal constituency seat in 2023 NASS election". The Nation Newspaper. Retrieved 2025-01-07.
- ↑ "Lawmaker to Train 1,000 Youths in Vocational Skills | THISDAYLIVE". www.thisdaylive.com. Retrieved 2025-01-07