National Democratic Union of Mozambique
Appearance
| Bayanai | |
|---|---|
| Iri | ma'aikata |
| Ƙasa | Mozambik |
| Tarihi | |
| Ƙirƙira | 2 Oktoba 1960 |
| Founded in | Harare |
| Dissolved | 25 ga Yuni, 1962 |
National Democratic Union of Mozambique (Portuguese União Democrática Nacional de Moçambique) ƙungiya ce mai kishin ƙasa da aka kafa a Salisbury, Kudancin Rhodesia (harare na yanzu, Zimbabwe) a cikin shekarar 1960.[1] Adelino Gwambe ne ya jagoranta kuma ta kunshi galibin ma'aikata 'yan ci-rani da ɗaliban da suka yi gudun hijira daga yankunan tsakiya da kudancin Mozambique.[2] An kafa ta ne don adawa da 'yan mulkin mallaka na Portugal a Mozambique.[3] A cikin watan Yunin 1962, UDENAMO ta haɗe da wasu kungiyoyi biyu masu kishin kasa, wato National African Union of Independent Mozambique (UNAMI) da Mozambique African National Union (MANU) don kafa kungiyar 'yantar da 'yanci ta Mozambique (FRELIMO).[4]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ https://www.britannica.com/topic/Democratic-National-Union-of-Mozambique
- ↑ https://wikipedia.nucleos.com/viewer/wikipedia_en_all/A/National_Democratic_Union_of_Mozambique[permanent dead link]
- ↑ https://2009-2017.state.gov/outofdate/bgn/mozambique/26477.htm
- ↑ https://dbpedia.org/page/National_Democratic_Union_of_Mozambique