Nlerum Lahadi Okogbule
Appearance
| Nlerum Sunday Okogbule | |
|---|---|
| Haihuwa |
Satumba 15, 1960 (shekarun 65) Jahar Rivers |
| Dan kasan | Najeriya |
| Aiki | Lakcara |
Nlerum Sunday Okogbule yakasance mataimakin shugaban Jami'ar Jihar Rivers . An nada shi Mataimakin Shugaban Jami'ar a shekarar 2021 ta hanyar Mai Girma Nyesom Ezenwo Wike . [1][2]
Kafin ya ɗauki matsayin Mataimakin Shugaban jami'a, Farfesa Okogbule ya rike matsayin Dean na Makarantar Postgraduate kuma a baya ya yi aiki a matsayin Dean na Faculty of Law a Jami'ar.
An haifi mataimakin shugaban Jami'ar Jihar Rivers Farfesa Nlerum Okogbule a ranar 15 ga Satumba, na shekarar 1960, a Rumuekpe a yankin karamar hukuma ta Emohua, jihar Rivers. Ya fara karatun firamare a shekarar 1965.[3]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Wike appoints new VC for Rivers state University".
- ↑ Naku, Dennis (2023-04-19). "Rivers varsity matriculates 8,441 students". Punch Newspapers (in Turanci). Retrieved 2024-11-19.
- ↑ "Professor Sunday Nlerum Okogbule". Archived from the original on 2023-11-03. Retrieved 2023-09-17.