Jump to content

Nosa Owens-Ibie

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Nosa Owens-Ibie
Rayuwa
ƙasa Najeriya
Karatu
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a mataimakin shugaban jami'a da university teacher (en) Fassara
Imani
Addini Kiristanci

Nosa Owens-Ibie ya farfesa ne a fannin Sadarwa, Kafofin watsa labarai da Ci gaba kuma ya kasance Mataimakin Shugaban Jami'ar Caleb da ke Jihar Legas, Najeriya. Wanda Kwamitin Gudanarwa ne na makaranta ne suka nada shi a ranar 1 ga watan Nuwamba, na shekarar 2019. [1]

Owens-Ibie ya kasance Babban Sakatare na Ƙungiyar Masana da Sadarwa da Kwararru na Najeriya kuma marubuci ne GA gidan jarida na Guardian da Punch Newspaper kafin a nada shi a matsayin Mataimakin Shugaban . [2]

Bayanan da aka ambata

[gyara sashe | gyara masomin]
  1. "Caleb University gets new Vice Chancellor". www.premiumtimesng.com. Retrieved 2025-01-13.
  2. TVCN (2019-11-14). "Caleb University appoints new VC, DVC - Trending News" (in Turanci). Archived from the original on 2025-01-13. Retrieved 2025-01-13.