Rikicin Fatah-Hamas
Appearance
![]() | |
Iri | rikici |
---|---|
Bangare na | Rikicin siyasar Falasdinu |
Kwanan watan | 25 ga Janairu, 2006 |
Wuri | Zirin Gaza |
Rikicin Fatah da Hamas dai wani rikici ne da ake ci gaba da gwabzawa tsakanin kungiyar Fatah da ke gabar yammacin kogin Jordan da kuma ƙungiyar Hamas dake zirin Gaza . Rikicin ya fara ne bayan Intifada ta biyu saboda Fatah ta yi jayayya cewa Hamas ta lashe zaɓen 2006 a Hukumar Falasɗinawa ta PNA. Ya ƙara girma lokacin da Hamas ta karɓe iko da yankin Gaza da karfin soja a shekara ta 2007 a lokacin yakin Gaza . Ƙungiyoyin biyu sun yi kokarin sasantawa a cikin 'yan shekarun nan kuma tun daga lokacin sun sami kansu a gefe guda a yakin Isra'ila da Hamas na 2023.[1]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Over 600 Palestinians killed in internal clashes since 2006". Ynetnews. Ynetnews.com. June 20, 1995. Archived from the original on July 4, 2011. Retrieved April 24, 2011.