Salihu Tunde Bello
Appearance
![]() | |||
---|---|---|---|
9 Disamba 1993 - 22 ga Augusta, 1996 ← Abubakar Musa - John Ubah → | |||
Rayuwa | |||
ƙasa | Najeriya | ||
Harshen uwa | Yarbanci | ||
Karatu | |||
Harsuna |
Turanci Hausa Yarbanci Pidgin na Najeriya | ||
Sana'a | |||
Sana'a | ɗan siyasa | ||
Digiri | Janar | ||
Imani | |||
Addini | Musulunci |
Kanar (Daga baya Birgediya Janar) Salihu Tunde Bello ya kasance Mai Gudanarwa a Jihar Kebbi a Najeriya daga watan Disambar shekara ta 1993 zuwa watan Agustan shekarar 1996 a lokacin mulkin soja na Janar Sani Abacha . A lokacin mulkinsa ya samu ci gaba mai ma’ana a ɓangaren ababen more rayuwa a jihar. A watan Yulin Shekarar 1999, bayan komawar mulkin dimokuradiyya, an tilasta wa dukkan hafsoshin sojan da suka yi aikin gwamnatocin soja na tsawon watanni shida ko fiye da haka su yi ritaya. Birgediya-Janar Salihu Bello na cikin waɗanda wannan hukunci ya shafa.[1][2][3][4]
Membobin ƙungiyar kwararru
[gyara sashe | gyara masomin]A shekara ta 2009 Salihu Bello ya kasance memba a hukumar binciken Cocoa Research Institute of Nigeria (CRIN).[5]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Nigerian States". WorldStatesmen. Retrieved 2010-01-18.
- ↑ Nigeria: a viable black power : resources, potentials & challenges. Polcom Press. 1996. p. 204. ISBN 978-31594-1-0.
- ↑ "Can a Military Coup Ever Succeed Again in Nigeria?". Max Siollun. April 11, 2008. Retrieved 2009-01-18.
- ↑ "OBASANJO HIRES & FIRES". NDM DEMOCRACY WATCH 1999/03. July 1, 1999. Archived from the original on December 5, 2012. Retrieved 2009-01-18.
- ↑ Juliana Taiwo (30 June 2009). "Yar'Adua Approves Agriculture Parastatals' Boards". ThisDay. Retrieved 2010-01-18.