Jump to content

Samuel Olaiya Oni

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Samuel Olaiya Oni
Rayuwa
Haihuwa 1941
ƙasa Najeriya
Mutuwa 2015
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa da minista

Samuel Olaiya Oni (1941–2015) malami ne kuma ɗan siyasa ɗan Najeriya wanda ya kasance ministan ilimi daga Agusta 1998 zuwa Yuni 1999 a lokacin mulkin Janar Abdulsalami Abubakar.[1]

Ya taba zama sakataren gwamnatin jihar Ondo,[2] kuma shugaban jam'iyyar Labour na majagaba.[3]

Oni ya rasu a shekarar 2015 a Akure, jihar Ondo.[3]

•Jerin sunayen ministocin ilimi na Najeriya

  1. Nigeria: Dawn of a new democracy. NUSA Publishers. 1999. p. 51. ISBN 978-978-31594-3-3.
  2. "Ex-Minister of Education, Olaiya Oni is dead". www.vanguardngr.com.
  3. 1 2 "Ex-minister Olaiya Oni is dead". thenationonlineng.net