Jump to content

Shamsudeen Bello Dambazau

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Shamsudeen Bello Dambazau
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

29 Mayu 2022 -
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

11 ga Yuni, 2019 - 29 Mayu 2022
District: Sumaila/Takai
Rayuwa
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Shamsudeen Bello Dambazau ɗan siyasan Najeriya ne kuma ɗan jihar Kano. Dan Abdulrahman Bello Dambazau ne. Ya taba zama mamba mai wakiltar mazabar Sumaila/Takai a majalisar wakilai. An zabe shi a matsayin dan majalisar tarayya a zaben 2019. Ya sauya sheka daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) zuwa jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP).[1][2] Ya samu nasara ne yayin da wata babbar kotu da ke zamanta a Kano ta yi watsi da karar da Siraju Idris Kanawa na jam’iyyar PDP ya shigar a kansa, bisa dalilin rashin cancantar ta.[3]

  1. Dambazau's son defects from APC to NNPP - Daily Trust". dailytrust.com/. 2022-05-30. Retrieved 2025-01-07
  2. Correspondent, Our (2022-05-29). "Dambazau Defects From APC, Says Its Time To Move On". Retrieved 2025-01-07. {{cite web}}: |last= has generic name (help)
  3. Bukar, Muhammad (2020-06-01). "Son of former Army Chief of Staff, Dambazau, wins suit against Siraju Idiris of PDP". Daily Post Nigeria. Retrieved 2025-01-07.