Jump to content

Simon Arabo

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Simon Arabo
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

Rayuwa
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Simon Arabo ɗan siyasan Najeriya ne. Ya taba zama mamba mai wakiltar mazabar tarayya ta Kauru a majalisar wakilai. An haife shi a ranar 13 ga Satumba 1963, ya fito ne daga jihar Kaduna. An fara zabe shi a majalisar wakilai a zaben 2011, da kuma a cikin 2015.[1][2]

  1. Citizen Science Nigeria". citizensciencenigeria.org. Retrieved 2025-01-08
  2. "Hon. Simon Arabo biography, net worth, age, family, contact & picture". www.manpower.com.ng. Retrieved 2025-01-08