Sylvester Ayodele Arise
Appearance
5 ga Yuni, 2007 - 6 ga Yuni, 2011 District: Ekiti North | |||
| Rayuwa | |||
| Haihuwa | 5 Oktoba 1956 (69 shekaru) | ||
| ƙasa | Najeriya | ||
| Karatu | |||
| Makaranta |
Alabama A & M College (en) | ||
| Harsuna | Turanci | ||
| Sana'a | |||
| Sana'a | ɗan siyasa | ||
| Imani | |||
| Jam'iyar siyasa | Peoples Democratic Party | ||
Sylvester Ayodele Arise dan majalisar dattawan Najeriya ne mai wakiltar jam'iyyar PDP a jihar Ekiti. Ya zama dan majalisar dattawan Najeriya a shekarar 2007.[1]
Fage
[gyara sashe | gyara masomin]An haifi Ayodele Arise a ranar 5 ga Oktoba 1956. Mahaifinsa alkali ne. Ya kasance mataimakin babban sakataren kungiyar dalibai a Ibadan Polytechnic (1976-1977). Ya sami M.Sc Urban & Regional Planning daga Alabama A&M University, Normal, Alabama USA a 1984. Kuma shi ne A+ Certified Computer Engineer, Microsoft Certified Professional.
Bayan ya koyar da ilimin lissafi sannan kuma ya yi aiki a matsayin mai tsara gari, ya shiga kasuwanci a shekarar 1981 yana saye da sayar da na’urorin bidiyo da kaset a Najeriya. A Amurka, ya kafa Cibiyar Koyar da Kwamfuta.[2]