Taiwo Hassan
Taiwo Hassan | |
---|---|
Rayuwa | |
Haihuwa | Ilaro (en) , 31 Oktoba 1959 (64 shekaru) |
ƙasa | Najeriya |
Harshen uwa | Yarbanci |
Karatu | |
Harsuna |
Turanci Yarbanci Pidgin na Najeriya |
Sana'a | |
Sana'a | Jarumi, darakta da mai tsara fim |
IMDb | nm2102340 |
Taiwo Hassan (haihuwa Anhaifeshi a 31 ga watan Oktoba shekara ta 1959) an kuma sansa da Ogogo ya kasance dan'wasan fim a Najeriya, mai-shiri da tsarawa. An haife shi a ilaro, na Jihar Ogun.[1]
Farkon rayuwa da karatu[gyara sashe | gyara masomin]
Ya fara karatun firamare a Christ Church School, Ilaro. Sannan yayi sakandire a technical college inda ya koyi gyaran mota. Ya kuma fara aikin fim a shekarar 1981 a daidai lokacin da yasamu aiki a gidan ruwa amatsayin mai gyaran motoci. Yayi aiki anan gidan ruwan amatsayin shekaru 13.[2] A 1994 ta bar aikin a gidan ruwan saï ta mayar da hankalinsa sosai a shirin fim.[3]
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ "I Pray My Wife Forgives Me For Marrying 2nd Wife –Ogogo". Naij.com. Retrieved 25 January 2016.
- ↑ "I Pray My Wife Forgives Me For Marrying 2nd Wife –Ogogo". Naij.com. Archived from the original on 19 August 2013. Retrieved 27 January 2016.
- ↑ "I Pray My Wife Forgives Me For Marrying 2nd Wife –Ogogo". Naij.com. Retrieved 27 January 2016.
Hadin waje[gyara sashe | gyara masomin]
- Taiwo Hassan on IMDb
- Taiwo Hassan Archived 2020-06-29 at the Wayback Machine on Nigerian Biographies Archived 2020-07-10 at the Wayback Machine