Jump to content

The Only Son (littafi)

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
The Only Son (littafi)
Asali
Mawallafi John Munonye (en) Fassara
Lokacin bugawa 1966
Ƙasar asali Najeriya
Characteristics

The Only Son shine littafi na farko na marubucin Najeriya JohnMunonye . An fara buga littafin ne a shekarar 1966 a matsayin wani ɓangare na Heinemann African Writers Series. Littafin ya biyo bayan wata baxawara ta Igbo yayin da take tayar da ɗanta, Nnanna, wanda ke karatu a makarantar Yamma.[1]

Rashin jituwa tsakanin mahaifiyar da ɗanta ya mamaye yawancin littafin.[2] Littafin, kamar yawancin sauran litattafan Munonye, ya biyo bayan gwagwarmayar Nnanna don magance tsammanin da sauran al'umma suka sanya masa.[3]

  1. Cite error: Invalid <ref> tag; no text was provided for refs named :0
  2. Nnolim, Charles. "The Only Son" (PDF). Glendora Review: African Quarterly on the Arts. 3 (1) – via Michigan State University African E-Journals Project.
  3. OGU, JULIUS N. (1984). "The Individual and Society: A Study of John Munonye's Early Novels" (PDF). The International Fiction Review. 11 (2): 90–93. Archived from the original (PDF) on 2017-08-12. Retrieved 2025-09-09.