Tope Ademiluyi

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Tope Ademiluyi
Ɗan Adam
Bayanai
Jinsi namiji
Ƙasar asali Najeriya
Suna Tope (en) Fassara
Shekarun haihuwa 23 ga Augusta, 1965
Yaren haihuwa Yarbanci
Harsuna Turanci, Yarbanci da Pidgin na Najeriya
Writing language (en) Fassara Turanci
Sana'a ɗan siyasa
Muƙamin da ya riƙe gwamnan jihar Ekiti
Ɗan bangaren siyasa Peoples Democratic Party
Ƙabila Yarbawa

Adetope Ademiluyi (an haife shi a ranar 23 ga watan Agustan 1965) ɗan siyasan Najeriya ne kuma tsohon muƙaddashin gwamnan jihar Ekiti.[1]

Rayuwar farko[gyara sashe | gyara masomin]

Ademiluyi daga Aramoko-Ekiti, Ekiti-West, Jihar Ekiti.[2]

Sana'ar siyasa[gyara sashe | gyara masomin]

Ya karɓi muƙamin muƙaddashin gwamna a jihar Ekiti a ranar 27 ga watan Afrilun 2007, kuma ya gaji Tunji Olurin, muƙaddashin gwamnan da ya gabata.[2] Ademiluyi ya riƙe wannan muƙamin har zuwa ranar 29 ga watan Mayun 2007, lokacin da Olusegun Oni ya karɓi mulki. Adetope Ademiluyi wanda tsohon ɗan jam’iyyar People’s Democratic Party ne a yanzu yana jam’iyyar All Progressives Congress Party.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]