Jump to content

Tuan Muhamad Faim Bin Tuan Zainal Abidin

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Tuan Muhamad Faim Bin Tuan Zainal Abidin
Rayuwa
Haihuwa Kota Bharu (en) Fassara, 21 ga Yuli, 1991 (34 shekaru)
ƙasa Maleziya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Kelantan F.C. (en) Fassara2012-
MOF F.C. (en) Fassara2016-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya
Imani
Addini Musulunci

Tuan Muhamad Faim Bin Tuan Zainal Abidin (an haife shi a shekara ta 1991) shi ne ɗan wasan ƙwallon ƙafa ta ƙasar Malaysia wanda a halin yanzu wakili ne mai 'yanci. Shi mai tsaron gida ne wanda zai iya aiki a matsayin baya na dama.

Aikikn kungiya

[gyara sashe | gyara masomin]

Kelantan FA

Faim ya fara buga wasan kwallon kafa a kungiyar kwallon kafa ta Kelantan FA kafin daga bisani a kara masa girma zuwa babbar kungiyar a shekarar 2012.

MOF F.C.

A cikin Mayu 2016, Faim ya shiga ƙungiyar FAM League ta Malaysia MOF F.C. a matsayin aro har zuwa karshen kakar wasa[1].

Kididdigar kulob

Har zuwa 25 Satumba 2016.

  1. "MOF FC Player 2016". Football Association of Malaysia. 2 June 2016. Retrieved 26 August 2016