Tum, Najeriya
Appearance
| Tum (kcg) | ||||
|
| ||||
| Wuri | ||||
| ||||
| Ƴantacciyar ƙasa | Najeriya | |||
| Jihohin Najeriya | Jihar Kaduna | |||
| Birni | Jahar Kaduna | |||
| Tsarin Siyasa | ||||
| • Gwamna | Ufuwai Bonet | |||
Tum wani ƙauye ne a cikin Shugabancin Kagoro, Ƙaramar Hukumar Kaura a kudanci Jihar Kaduna a yankin Middle Belt na Najeriya. [1] Ƙauyen yana amfani da ofishin gidan waya a Kagoro .[2]
Mutanen da harshe
[gyara sashe | gyara masomin]Mutane
[gyara sashe | gyara masomin]Mutanen garin Tum galibi ƴan ƙabilar Atyap ne, na cikin rukuni biyu, Atyap da Agworok.
Harshe
[gyara sashe | gyara masomin]Harsuna biyu na Tyap da ake magana a garin Tum sune harshen Tyap da harshen Gworok.
Shahararrun mutane
[gyara sashe | gyara masomin]- Sanata Danjuma Laah, ɗan kasuwa, ɗan siyasa.
Dubi kuma
[gyara sashe | gyara masomin]Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Tum, Kaura, Kaduna State, Nigeria". mindat.org. Retrieved August 31, 2020.
- ↑ "Post Offices- with map of LGA". NIPOST. Archived from the original on 2009-10-07. Retrieved 2009-10-20.
