Jump to content

Tumburakai (ƙauye)

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
(an turo daga Tumburakai (kaiye))
noman masara

Kauyen tumburakai kauye ne da yake karkashin karamar Hukumar dandume ta Jihar katsina,Mutanen tamburakai hausawa ne masu magana da Harshen hausa.[1]

Ansamu kauyen tamburakai Daga masu garin dandume ta Hanyar ziyara da hijira,Wanda garin ya kafu tun shekaru 100 da. Suka wuce.

Mutanen garin tumburakai Yawancinsu Yan kasuwane masu saye da sayarwa ta hatsi,da Kuma noma,wasunsu Kuma Suna kiwo da Kuma kasuwanci.

Abunda suke nomawa

[gyara sashe | gyara masomin]

Suna noman gero,wake,masara da gyada,sukanyi noman Rani da damuna.

Yanayin garin

[gyara sashe | gyara masomin]

Garin tumburakai Wanda yake karkashin karamar Hukumar dandume,wace take da girman kasa da yakai 432km² ,garin yanada yanayin zafi ko sanyi 35C° .[2]

  1. https://nigeriadecide.org/polling_unit_category.php?state=Katsina&lga=Dandume
  2. ↑"Post Offices- with map of LGA"