Jump to content

Umm Jamil

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Umm Jamil
Rayuwa
Haihuwa Hijaz
Ƴan uwa
Mahaifi Harb ibn Umayyah
Abokiyar zama Abū Lahab
Yara
Ahali Abu Sufyan ibn Harb da Harith ibn Harb (en) Fassara
Sana'a
Sana'a maiwaƙe

Arwa bint Harb, wacce aka fi sani da Umm Jamil, inna ce ga annabin musulunci Muhammad wanda aka ambace ta a cikin Alqur'ani. [1] Ita ce matar Abu Lahab kuma kanwar Abu Sufyan. Ana yawan tunawa da Arwa da adawa da Musulunci da Muhammadu, da kuma waka.

Ita ce 'yar Harb bn Umayya sarkin Makka. Ta kasance kanwa ga Abu Sufyan kuma daya daga cikin manyan matan kuraishawa.

Ta auri Abū Lahab, kawun Muhammadu ta wajen mahaifinsa. Sun haifi 'ya'ya akalla shida: Utbah, Utaybah, Muattab, [2] Durrah (Fakhita), 'Uzza da Khālida. Ba a fayyace ba ko ita ce kuma mahaifiyar ɗan Abu Lahab Durrah.[ana buƙatar hujja][

Adawa ga Muhammad

[gyara sashe | gyara masomin]

Qur'ani 111

[gyara sashe | gyara masomin]

Ummu Jamil ta goyi bayan mijinta wajen adawa da wa'azin Muhammad. Lokacin da Muhammadu ya yi alkawarin Aljanna ga muminai, Abu Lahab ya busa a hannunsa ya ce, "Ka halaka, ban ganin kome a cikinka daga cikin abubuwan da Muhammadu yake fada." Don haka Muhammadu ya bayyana wahayi daga Allah game da su.

  1. "Quran surah al Lahab 4 (QS 111: 4) in arabic and english translation". July 2009. Archived from the original on October 7, 2017.CS1 maint: unfit url (link)
  2. Cite error: Invalid <ref> tag; no text was provided for refs named Ibn Ishaq/Guillaume p. 170