Jump to content

Voix du Sahel

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Voix du Sahel
Bayanai
Suna a hukumance
Radio Niger da Voix du Sahel
Iri tashar radio da state-owned enterprise (en) Fassara
Ƙasa Nijar
Harshen amfani Faransanci, Larabci, Hausa, Kanuri da Tamacheq Tuareg
Mulki
Administrator (en) Fassara Gidan Rediyo da Talabijin na Nijar
Mamallaki Gidan Rediyo da Talabijin na Nijar
Tarihi
Ƙirƙira 1958
ortn.ne…

La Voix du Sahel (Hausa: "Muryar Sahel") ita ce tashar rediyo ta ƙasa ta ƙasar Nijar, mallakar gwamnatin Nijar, tana aiki a kan mita 91.3 MHz. An kafa tashar rediyon a birnin Niamey, kuma ta fara watsa shiri a ranar 31 ga watan Yuli, [1] 1958 a matsayin Rediyon Nijar amma ta sauya sunanta na yanzu daga shekarar 1974. Ita ce kawai tashar rediyo ta ƙasa a cikin ƙasar kuma ita ce kwara ɗaya tilo da ke gabatar da shirye-shirye a cikin harsuna daban-daban ƙwara takwas (8) ciki har da harshen Faransanci.

  • Kafofin watsa labarai na Nijar
  1. "Radio Voix du Sahel en direct 91.3 Fm Niamey Niger". radioenlignefrance.com. Retrieved 2023-08-08.

Adireshin Waje

[gyara sashe | gyara masomin]