Jump to content

Yar'adua Abubakar Sadiq

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Yar'adua Abubakar Sadiq
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

29 Mayu 1999 -
Rayuwa
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa Peoples Democratic Party

Yar'adua Abubakar Sadiq ɗan siyasar Najeriya ne daga Jihar Katsina, ta ƙasar Najeriya.

Rayuwar Siyasa

[gyara sashe | gyara masomin]

Yar'adua Abubakar Sadiq ya yi aiki a matsayin sanata wanda ke wakiltar mazabar Katsina ta tsakiya . A shekara ta 2023, ya kasance mai neman gwamna a Zaben gwamna na jihar Katsina a karkashin jam'iyyar All Progressives Congress (APC). A lokacin yakin neman zabe, ya jaddada asalin iliminsa da cancanta.[1][2]

  1. "I intend to start a political revolution from Katsina – Sen. Yar'adua – Daily Trust". dailytrust.com. 26 July 2021. Retrieved 2024-12-31.
  2. Nwafor (2022-04-28). "2023 Guber: Katsina needs someone with sound education - Senator Yar'adua". Vanguard News (in Turanci). Retrieved 2024-12-31.