Yusuf Maryam
| Rayuwa | |
|---|---|
| Haihuwa | Ilorin, 1 ga Janairu, 1975 (50 shekaru) |
| ƙasa | Najeriya |
| Karatu | |
| Makaranta | Jami'ar Bayero |
| Sana'a | |
| Sana'a | ɗan siyasa |
Yusuf Maryam Aladi yar Najeriya ce mai kula da jama'a kuma ƴar Siyasa mai wakiltar mazaɓar Ilorin ta kudu, karamar hukumar Ilorin ta kudu a majalisar dokokin jihar Kwara ta 10.[1][2]
Rayuwar farko da ilimi
[gyara sashe | gyara masomin]An haifi Maryam a shekarar 1975 a garin Ilorin dake karamar hukumar Ilorin ta kudu a jihar Kwara Najeriya. Ta yi karatun harkokin mulki a Jami’ar Bayero ta Kano, a lokacin da take digiri na farko inda ta samu digirin ta a fannin siyasa a shekarar 1994 da 1999.[1]
Sana'a
[gyara sashe | gyara masomin]Maryam na da godewa a shugabaanci kuma ita shugaba ce wadda ta shiga harkar siyasa, a baya ta yi aiki a matsayin taimakon gudanarwa a Standard Construction Nig ltd, Kano, tsakanin 1994 zuwa 1995, kafin a zabe ta a matsayin mamba ta majalisar wakilai ta 10 a jihar Kwara a karkashin jam’iyyar All Progressive Congress a zaben 2023 ta wakilci mazabar Ilorin ta Kudu.[1][2]