Jump to content

Zaben gwamna na Jihar Enugu na 2011

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Infotaula d'esdevenimentZaben gwamna na Jihar Enugu na 2011
Iri gubernatorial election (en) Fassara
Kwanan watan 26 ga Afirilu, 2011
Ƙasa Najeriya

Zaben gwamnan jihar Enugu na shekarar 2011 shi ne zaben gwamna karo na 5 a jihar Enugu. Wanda aka gudanar a ranar 26 ga Afrilu, 2011, dan takarar jam'iyyar People's Democratic Party Sullivan Chime ya lashe zaben, inda ya doke Okey Ezea na jam'iyyar Labour.[1]

‘Yan takara 16 ne suka fafata a zaben. Sullivan Chime na jam’iyyar People’s Democratic Party ne ya lashe zaben inda ya doke Okey Ezea daga jam’iyyar Labour. Masu jefa kuri'a 1,324,197, ingantattun kuri'u 491,138, kuri'un da aka kada 502,213, an soke kuri'u 11,075.[2]

  1. "Winners of 2011 Gubernatorial Elections". INEC Nigeria. Archived from the original on 2021-05-11. Retrieved 2021-05-13.
  2. "The Governors-Elect". Nigerian Voice. Retrieved 2021-05-13.