Jump to content

Zaben gwamna na Jihar Ondo na 1983

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Infotaula d'esdevenimentZaben gwamna na Jihar Ondo na 1983
Iri gubernatorial election (en) Fassara
Kwanan watan 13 ga Augusta, 1983
Ƙasa Najeriya
Applies to jurisdiction (en) Fassara Jahar Ondo

Zaben gwamna na Jihar Ondo na 1983 ya faru ne a ranar 13 ga watan Agusta, 1983. Dan takarar UPN Michael Adekunle Ajasin ya lashe zaben.[1][2]

Michael Adekunle Ajasin wanda ke wakiltar UPN ya lashe zaben. Zaben da aka gudanar a ranar 13 ga watan Agusta, 1983.[3][4][5]

  1. "Nigerian States". www.worldstatesmen.org. Retrieved 2021-05-20.
  2. Emmanuel, Odang (September 19, 2020). "Nigeria Second Republic Governors - Rainbownigeria" (in Turanci). Archived from the original on 2021-04-28. Retrieved 2021-05-20.
  3. "Nigeria: Where Are Second Republic Governors?". Archived from the original on June 4, 2011. Retrieved 2021-05-20.
  4. "Nigeria - THE SECOND REPUBLIC, 1979-83". countrystudies.us. Retrieved 2021-05-20.
  5. Okpu, Ugbana (1985). "Inter-Party Political Relations in Nigeria 1979-1983". Africa Spectrum. Sage Publications, Ltd. 20: 191–209. JSTOR 40174204.