Jump to content

Zaman Dabo

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Zaman Dabo
gunduma ce a Najeriya
Bayanai
Ƙasa Najeriya
Wuri
Ƴantacciyar ƙasaNajeriya
Jihohin NajeriyaJihar Kaduna
Ƙananan hukumumin a NijeriyaZangon Kataf
Zaman Dabo
gunduma ce a Najeriya
Bayanai
Ƙasa Najeriya
Wuri
Ƴantacciyar ƙasaNajeriya
Jihohin NajeriyaJihar Kaduna
Ƙananan hukumumin a NijeriyaZangon Kataf

Atak Nfang (Hausa: Zaman Dabo) wani yanki ne da ƙauye a yankin Zangon Kataf, kudanci Jihar Kaduna a yankin Middle Belt na Najeriya . [1] Lambar gidan waya ta yankin ita ce 802142 .[2][3][4]

[5] Wadannan sune wasu manyan ƙauyuka a gundumar Atak Nfang (Zaman Dabo) sun hada da:

  • Atak Agbaat
  • Atakmawai (H. Kurmin Masara)
  • Atak Nfang (Zaman Dabo)
  • Apyia Akoo (Kankurmi)
  • Chawai Zaman Dabo
  • Chen Akoo (Zama Awon)
  • Doka
  • Kan Kibori
  • Kibori
  • Kitibir
  • Makomurum
  • Manyi Mashin
  • Manyi Sansak
  • Marana (Ungwan Rana)
  • Sabon Gini
  • Ungwan Maichibi

Yawan jama'a

[gyara sashe | gyara masomin]

Mutanen gundumar Atak Nfang (Zaman Dabo) galibi Mutanen Atyap ne. Kodayake ana samun mazauna daga wasu sassan ƙasar a wasu sassan gundumar.

  1. "Zaman Dabo, Zaman Dabo, Zangon Kataf, Kaduna State, Nigeria". mindat.org. Retrieved September 29, 2020.
  2. "Nigeria Postcode". Retrieved September 29, 2020.
  3. "Post Offices- with map of LGA". NIPOST. Archived from the original on 2009-10-07. Retrieved 2020-09-28.
  4. "Zamam Dabo World Postal Codes: Nigeria". World Postal Code. Retrieved September 29, 2020.
  5. "Zaman Dabo, Zangon Kataf, Kaduna State, Nigeria". Retrieved September 29, 2020.