Adama Cisse

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Adama Cisse
Rayuwa
Haihuwa Senegal, 21 ga Maris, 1967 (57 shekaru)
ƙasa Senegal
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Club Africain (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Adama Cissé (an haife shi 21 ga watan Maris 1967) ɗan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Senegal . Ya buga wa tawagar ƙwallon ƙafa ta Senegal wasanni shida daga shekara ta 1992 zuwa 1995.[1] An kuma sanya sunan shi a cikin ƴan wasan Senegal da za su taka leda a gasar cin kofin nahiyar Afirka a shekarar 1990.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]

  • Adama Cissé at WorldFootball.net