Amodou Abdullei

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Amodou Abdullei
Rayuwa
Haihuwa Kano, 20 Disamba 1987 (36 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
SV Eintracht Trier 05 (en) Fassara-2007
  SSV Ulm 1846 Fußball (en) Fassara2007-200891
  SSV Ulm 1846 Fußball (en) Fassara2008-2009111
  TSG Thannhausen (en) Fassara2008-200820
K.S.K. Beveren (en) Fassara2010-2010113
F91 Dudelange2010-2012104
  Borussia Neunkirchen (en) Fassara2012-2013
  SV Mehring (en) Fassara2014-2014137
U.N. Käerjeng '97 (en) Fassara2014-2015116
Cihangir GSK (en) Fassara2015-20161710
CS Grevenmacher (en) Fassara2017-2018
  TuS Koblenz (en) Fassara2018-20205020
  VfR Aalen2020-2020
SV Eintracht Trier 05 (en) Fassara2020-202175
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka
Tsayi 190 cm

Amodou Abdullei (an haife shi 20 Disamba 1987) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne ɗan Najeriya-Jamus wanda ke buga wasan gaba.[1]

Sana'ar kwallo[gyara sashe | gyara masomin]

Farkon aiki a Jamus Abdullei mai shekaru 17 ya bar makarantar horar da kwallon kafa a Najeriya zuwa Norway kafin ya koma kungiyar SV Eintracht Trier 05 ta kasar Jamus inda ya taka leda a gasar Bundesliga ta 'yan kasa da shekara 19 a kakar 2005–06.[2] Ya koma SSV Ulm 1846 a cikin Yuli 2007, [3] zuwa TSG Thannhausen a cikin Fabrairu 2008 [4] amma a cikin Nuwamba 2008, ya dawo SSV Ulm.[5][6] A watan Mayun 2009, an sanar da Abdullei zai bar kulob din.[7]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]