Asibitin Tarayya na Azare

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Asibitin Tarayya na Azare
Bayanai
Ƙasa Najeriya da Jihar Bauchi
Wuri
Map
 11°40′28″N 10°11′57″E / 11.6744°N 10.1991°E / 11.6744; 10.1991
Ƴantacciyar ƙasaNajeriya
JihaJihar Bauchi
Mazaunin mutaneAzare

Asibitin Gwamnatin Tarayya (FMC) Azare, cibiyar kiwon lafiya ce mallakin gwamnatin tarayyar Najeriya. Asibitin an gina shi ne a cikin garin Azare, karamar hukumar Katagum, jihar Bauchi, Najeriya . An bude cibiyar don fara aiki a shekara ta 2001. [1] [2]

Lamuncewa[gyara sashe | gyara masomin]

WACS da kuma NOUN duk sun amince da Cibiyar Kiwon Lafiya ta Tarayya na Azare. [3]

Kofar shiga Asibitin Gwamnatin Tarayya na Azare


Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]