Franklin Erapamo Osaisai

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Franklin Erapamo Osaisai
Rayuwa
Haihuwa Bayelsa, 1 Oktoba 1958 (65 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta University of California (en) Fassara
University of Port Harcourt (en) Fassara
Sana'a
Sana'a nuclear engineer (en) Fassara

Franklin Erapamo Osaisai (An haife shi ranar 1 ga watan Octoba, 1958). Ɗan Najeriya ne, ya kasance injiniya akan makamin kare dangi (nuclear), Kuma tsohon mai bada umarni ne a (Nigeria Atomic Energy Commission).[1]

Karatu[gyara sashe | gyara masomin]

Yayi karatun sakandare dinsa a jihar Bayelsa. Inda ya samu shidar gama sakandire anan (WASC) A watan yuli a shekarar 1977. Yayi Jami'at Fatakol inda ya samu digirinsa. Inda daga bisani ya samu kautar samun biyan kudin makaranta (Scholarship) inda yayi Mastas Da Kuma Doctarin (P.hD) a fannin makamain kare dangi (Nuclear) Jami'at California.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]